iqna

IQNA

gwamnatin Iran
Tehran (IQNA) Iran ta aike da taimako zuwa ga iyalan wadanda suka rasa rayukansu da kuma wadanda suka jikkata a harin da aka kai a masallaci a gundumar Kunduz da ke Afghanistan.
Lambar Labari: 3486414    Ranar Watsawa : 2021/10/11

Tehran (IQNA) Antonio Guterres ya bayyana bukatar yin aiki da Iran domin tabbatar zaman lafiya da tsaro da ci gaba mai daurewa.
Lambar Labari: 3486259    Ranar Watsawa : 2021/09/01

Tehran (IQNA) ma’aiktar harkokin wajen kasar Iran ta kirayi jakadan kasar Faransa da ke Tehran, domin mika masa sako na bacin rai dangane da cin zarafin manzon Allah (SAW) a kasar Faransa.
Lambar Labari: 3485309    Ranar Watsawa : 2020/10/27